karon jiragen kasa biyu
- ير مصنف
Mutane da dama ne suka mutu da jikkata sakamakon wani mummunan hatsarin jirgin kasa a Masar
Ma'aikatar lafiya ta Masar ta sanar da mutuwar 'yan kasar 32 tare da jikkata wasu 66 a wani hatsarin jirgin kasa guda biyu, a ranar Juma'a, a gundumar Sohag da ke kudancin Masar.
Ci gaba da karatu »